fidelitybank

Super Falcons za ta kara da Canada da Australiya tare da Jamhuriyar Ireland

Date:

Tawagar kwallon kafar mata ta Najeriya Super Falcons, za ta fara gasar cin Kofin Duniya da karawa da kasar Canada.

Tawagar ta Super Falcons,na rukuni daya da Canada, da Jamhuriyar Ireland da kuma kasar Australiya

Ranar Asabar ne aka fitar da jadawalin a birnin Auckland na kasar New Zealand daya daga cikin kasashen da za su karbi bakuncin wasan.

Najeriya na neman fadada kokarinta a gasar, wacce ita ce kasar da tafi kowacce kasa a nahiyar Afirka halartar gasar, inda ta halarci gasar sau tara, kuma ba ta taɓa fashin halartar gasar ba tun lokacin da aka fara ta.

Sauran kasashen da za su wakilci nahiyar Afirka a gasar sun hadar da Afirka ta kudu, da Zambiya, da Morocco. Sai kuma kasashen Senegal da Kamaru wadanda za su iya samun gurbi a gasar idan suka yi nasara a wasan cike gurbi da za su buga.

Kasashe 32 ne dai za su fafata a gasar, inda aka raba su zuwa rukuni takwas.

Tawagar mata ta Amurka ce ke rike da kofin, wanda ta ci kofin sau huÉ—u kuma na uku a jere.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp