fidelitybank

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Date:

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan da suka yi nasara a gasar cin kofin Afrika ta mata ta 2024.

‘Yan wasa da jami’an kungiyar sun isa filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da yammacin ranar Litinin.

Za su gudanar da faretin na lashe gasar cin kofin ne tare a  wasu gundumomi a babban birnin tarayya.

Ana sa ran tawagar za ta bi ta titin filin jirgin sama, Junction Berger, Maitama da Kasuwar Wuse.

Shugaban kasa Bola Tinubu ne zai karbi bakwancin Super Falcons a fadar shugaban kasa da safiyar yau.

Najeriya ta lashe gasar ta WAFCON karo na 10 a daren Asabar bayan da ta doke Atlas Lionesses ta Morocco da ci 3-2.

assu today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp