fidelitybank

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Date:

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan da suka yi nasara a gasar cin kofin Afrika ta mata ta 2024.

‘Yan wasa da jami’an kungiyar sun isa filin jirgin saman Nnamdi Azikiwe da yammacin ranar Litinin.

Za su gudanar da faretin na lashe gasar cin kofin ne tare a  wasu gundumomi a babban birnin tarayya.

Ana sa ran tawagar za ta bi ta titin filin jirgin sama, Junction Berger, Maitama da Kasuwar Wuse.

Shugaban kasa Bola Tinubu ne zai karbi bakwancin Super Falcons a fadar shugaban kasa da safiyar yau.

Najeriya ta lashe gasar ta WAFCON karo na 10 a daren Asabar bayan da ta doke Atlas Lionesses ta Morocco da ci 3-2.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa ƴan wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...

Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta

Ƙasashen Thailand da Cambodia sun amince da tsagaita wuta...

Yansanda sun kama Sojoji cikin ‘ƴan ƙungiyar asiri’ a jihar Ogun

Rundunar 'yansanda reshen jihar Ogun, ta tabbatar da kama...

Yadda ambaliya ta shanye Adamawa

Rahotonni daga birnin Yola na jihar Adamawa na cewa,...

Yadda Jodan da Dubai ke jefa wa al’ummar Gaza abinci ta sama

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Jordan ta ce, jiragen...

Tarihi ba zai manta da Najeriya ba a bangaren kwallon kafar Mata

Najeriya ta lashe kofin ƙwallon Afirka na mata karo...

Hogan ya mutu bisa cutar gazawar koda

An bayyana cikakkun bayanai game da mutuwar ɗan wasan...
X whatsapp