fidelitybank

Super Falcons ta nu fi Australia halartar gasar kofin duniya

Date:

Tawagar Super Falcons ta Najeriya ta fice daga kasar a daren Lahadi, domin gudanar da atisayen kwanaki 15 domin tunkarar gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA 2023.

Zakarun Afirka sau tara za su kasance a Melbourne kuma za su yi wasannin sada zumunta don daidaita dabarun tunkarar gasar shekaru hudu.

Super Falcons ta na rukunin B tare da Australia da Canada da kuma Jamhuriyar Ireland.

Wasan farko na Randy Waldrum na gasar shine da zakarun Olympics, Canada ranar 21 ga watan Yuli a Melbourne.

Wasannin rukuni biyu na gaba da ‘yan Afirka ta Yamma da Australia da Jamhuriyar Ireland za su yi a Brisbane.

Super Falcons sun halarci duk bugu na gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA tun 1991.

Sun kai wasan daf da na kusa da karshe a shekarar 1999 a kasar Amurka.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp