fidelitybank

Super Falcons ta doke Australiya a gasar kofin mata ta duniya

Date:

Tawagar mata a gasar cin kofin duniya ta mata (Super Falcons) sun yi nasara a karawar da suka yi da Australiya, mai masaukin baƙi.

Najeriyar ta samu nasarar ce bayan ta zura wa Australiya ƙwallo uku, yayin da ƴan wasan na Australiya suka zura ƙwallo biyu.

Wasu daga cikin ƴan wasan na Najeriya sun ɓare da kukan murna bayan da lafari ta hura usur na kammala wasan.

Ƴar wasan Australiya Emily van Egmond ce ta fara zura ƙwallo a 45 bayan fara wasa.

Yayin da Uchenna Kanu ta farke wa Najeriya bayan ƙarin lokaci gab da tafiya hutun rabin lokaci.

Bayan dawowa hutun lokaci ƴan wasan Najeriya Osinachi Ohale ta zura ƙwallon Najeriya ta biyu a minti na 65.

Daga nan sai Asisat Ohoala ta cike wa Najeriya ƙwallo ta uku a minti na 72.

Sai dai gab da tashi wasan, a cikin ƙarin lokaci ƴar wasa Alanna Kennedy ta zura ƙwallo a ragar Najeriya.

Hakan ya san an tashi wasa Australiya na da ƙwallo biyu yayin da Najeriya ke da uku.

spw news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp