fidelitybank

Super Falcons ce ta goma a matakin hukumar kwallon kafa ta duniya

Date:

Super Falcons ta Najeriya ta kasance ta 10 mafi kyawun kungiya a gasar cin kofin duniya ta mata ta FIFA da aka kammala a shekarar 2023.

Zakarun Afirka sau tara ba a doke su ba a gasar rukuni-rukuni inda suka zo na biyu bayan Australia mai masaukin baki.

Sai dai an fitar da ‘yan wasan yammacin Afirka a zagaye na 16, inda suka yi rashin nasara da ci 4-2 a bugun fanariti a hannun ‘yan wasan Zakarun Uku na Ingila.

Kamar yadda FIFA ta fitar, Super Falcons na gaba da Jamus da Brazil.

Tawagar Randy Waldrum ita ce wadda ta fi fice a Afirka a gasar.

Spain ta doke Ingila da ci 1-0 a wasan karshe inda ta lashe gasar cin kofin duniya ta mata a karon farko.

Kasar Spain ce ke kan gaba a matsayi goma, sai Ingila, Sweden, Australia, Japan, Faransa, Netherlands, Colombia, Amurka, da Najeriya.

legitnews.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp