fidelitybank

Super Eagles za ta samu gurbin shiga gasar kofin duniya na 2026 – Osimhen

Date:

Victor Osimhen ya ce Super Eagles ta kuduri aniyar samun gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta FIFA 2026.

Har yanzu kungiyar Eric Chelle ba ta samu nasara a wasannin share fagen shiga gasar ba da canjaras uku da shan kashi daya a wasanni hudu na farko.

Kasashen yammacin Afirka sun mamaye matsayi na biyar a rukunin C da maki uku.

Super Eagles na shirin tunkarar wasanni biyu na gaba da Rwanda da Zimbabwe.

Za su buƙaci lashe wasannin biyu don dawo da yakin neman cancantar su bisa turba.

Osimhen ya shaida wa BBC cewa “Mafarki ne na kowane dan wasan kwallon kafa ya taka leda a gasar cin kofin duniya kuma tare da halin da muke ciki a cikin kungiyar, kamar sauran ‘yan wasa, ina fatan samun damar zuwa gasar ta 2026.”

“Mun fuskanci babban abin takaici a shekarar 2022 kuma ba za mu iya barin hakan ya sake faruwa a kanmu, kasar da kuma tsararrakinmu ba.

“Ba kwa son gama aikinku da nadama na rashin buga gasar cin kofin duniya. Ba haka nake so da kaina ba.”

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp