fidelitybank

Super Eagles za ta kara da Saudiyya

Date:

Bafana Bafana ta Afirka ta Kudu ta buga wasan sada zumunci da Cote d’Ivoire da Eswatini gabanin wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya na 2026 da Super Eagles ta Najeriya.

Za a yi wasannin sada zumunta guda biyu a wata mai zuwa.

Tsofaffin zakarun Afirka za su fafata da Eswatini a ranar 13 ga watan Oktoba.

Za a gudanar da wasan sada zumunta da Cote d’Ivoire kwanaki hudu bayan haka.

Ana sa ran babban kocin, Hugo Broos zai fitar da sunayen ‘yan wasa 23 da za su buga wasannin a wannan makon.

A wata mai zuwa ne ake sa ran Super Eagles za su kara da kasar Saudiyya a wasan sada zumunta.

Warning
Warning
Warning
Warning

Warning.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haÉ—in gwiwar...

Majalisar Dinkin Duniya za ta dakatar da tallafin abinci a Najeriya

Shirin Abinci na Majalisar ĆŠinkin Duniya (WFP) ya bayyana...

Tinubu ya na murkushe ‘Yan adawa – Sule Lamido

Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya ce...

Gwamnatin Kano ta baiwa yara fifiko – UNICEF

Asusun kula da kananan yara na Majalisar Dinkin Duniya...

Majalisar ta amince da buƙatar Tinubu na ciyo bashin dala biliyan 21

A ranar Talata ne majalisar Dattawa ta amince da...

An sallami Gwamnan Katsina daga asibiti bayan ya samu rauni a hatsarin mota

An sallami gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda,...

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziĆ™in Najeriya ya Ć™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...
X whatsapp