fidelitybank

Super Eagles za ta kara da Saudiyya

Date:

Bafana Bafana ta Afirka ta Kudu ta buga wasan sada zumunci da Cote d’Ivoire da Eswatini gabanin wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya na 2026 da Super Eagles ta Najeriya.

Za a yi wasannin sada zumunta guda biyu a wata mai zuwa.

Tsofaffin zakarun Afirka za su fafata da Eswatini a ranar 13 ga watan Oktoba.

Za a gudanar da wasan sada zumunta da Cote d’Ivoire kwanaki hudu bayan haka.

Ana sa ran babban kocin, Hugo Broos zai fitar da sunayen ‘yan wasa 23 da za su buga wasannin a wannan makon.

A wata mai zuwa ne ake sa ran Super Eagles za su kara da kasar Saudiyya a wasan sada zumunta.

Go back

Your message has been sent

Warning
Warning
Warning
Warning

Warning.

www.leadership ng.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp