fidelitybank

Super Eagles za ta fafata da Benin a fili na musamman

Date:

Super Eagles za ta fafata ne da Jamhuriyar Benin a wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya ta 2026 a filin wasa na musammani.

Hukumar kula da kwallon kafa ta Afrika, CAF, ta ce filayen wasa a Benin ba su da inganci kuma ba za su iya daukar nauyin wasannin kasa da kasa ba.

Rahotanni daga kasar Benin na cewa, kungiyar kwallon kafa ta kasar na tattaunawa da takwararta ta Ivory Coast domin buga wasan a daya daga cikin filayen wasan da suka yi amfani da su a gasar cin kofin nahiyar Afirka ta 2023.

Za a buga wasannin neman cancantar shiga gasar cin kofin duniya tsakanin 3 da 11 ga watan Yuni.

‘Yan Najeriya za su karbi bakuncin Bafana Bafana na Afirka ta Kudu kafin su kara da Squirrels.

Super Eagles dai ita ce ta uku a rukuninta na neman tikitin shiga gasar da maki biyu bayan wasanni biyu da ta yi, yayin da Benin da ke karkashin jagorancin tsohon kocin Najeriya Gernot Rohr ke da maki.

Rwanda, da Afirka ta Kudu, da Zimbabwe, da Lesotho su ne sauran kungiyoyi a wannan rukunin.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp