fidelitybank

Super Eagles za ta buga wasan tikin kofin duniya a filin wasa na Akpabio – NFF

Date:

Filin wasa na Godswil Akpabio na kasa da kasa ake Uyo, zai karbi bakuncin dukkan wasannin gida na Super Eagles a wasannin neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya na 2026.

Shugaban hukumar kwallon kafa ta Najeriya NFF ne ya bayyana hakan a wata ziyara da ya kai wa gwamnan Akwa Ibom, Umo Eno a Uyo.

A ranar Lahadi 10 ga Satumba, 2023 filin wasa mai cin mutane 30,000 Super Eagles za su buga wasan karshe na neman gurbin shiga gasar cin kofin Afrika na 2023.

Idan dai za a iya tunawa, wannan katafaren filin ya karbi bakuncin Super Eagles a wasannin share fagen shiga gasar cin kofin duniya ta 2018.

Za a buga zagaye biyu na farko na wasannin neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya na shekarar 2026 tsakanin 13 da 21 ga watan Nuwamba.

Super Eagles dai sun kasance a rukunin D tare da Afirka ta Kudu da Jamhuriyar Benin da Zimbabwe da Rwanda da kuma Lesotho.

Kasashen da suka yi nasara a rukunin za su tsallake zuwa gasar cin kofin duniya na 2026 da Amurka da Canada da Mexico za su karbi bakunci, yayin da wadanda suka zo na biyu za su buga wasan neman karin gurbi a Afirka.

besda

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp