fidelitybank

Super Eagles za ta bude sansanin ta na tunkarar Bafan Bafana

Date:

Yanzu haka dai Super Eagles za ta je sansaninta ne a ranar Talata, 28 ga watan Mayu, domin karawa da Bafana Bafana ta Afrika ta Kudu wasan shiga gasar cin kofin duniya ta 2026.

Tun da farko dai an shirya ‘yan wasan za su isa sansanin ne a ranar Asabar 1 ga watan Yuni.

Yanzu haka kungiyar za ta hallara a Uyo kwanaki uku kafin fara shirye-shiryen tunkarar muhimmin wasan.

Tawagar Finidi George za ta kara da Bafana Bafana a filin wasa na Godswill Akpabio International Stadium, Uyo a ranar Juma’a, 7 ga watan Yuni.

Haka nan kuma za su fafata da ’yan kunar bakin wake na Benin kwanaki kadan bayan haka.

Super Eagles dai tana matsayi na uku a rukunin C da maki biyu a wasanni biyu.

Rwanda ce ta daya a rukunin da maki hudu, yayin da Afirka ta Kudu ke matsayi na biyu da maki uku.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp