fidelitybank

Super Eagles za su y liyafar cin abinci da gwamnan Legas kafin su tafi AFCON

Date:

‘Yan wasan Super Eagles sun tashi daga sansanin atisayen da suke a Abu Dhabi na Hadaddiyar Daular Larabawa zuwa Legas.

Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, zai shiryawa ‘yan wasan da jami’ansu liyafar cin abincin dare a yammacin ranar Talata.

Eagles sun shafe kusan mako guda a Abu Dhabi don kammala dabarun gasar cin kofin Afirka na 2023.

Ta bangaren Jose Peseiro sun yi wasanni biyu na sada zumunta yayin da suke sansanin.

Sun ragargaji kulob din Al Gharib da ci 12-0 sannan suka yi rashin nasara da ci 2-0 a hannun Syli Stars ta Guinea.

Tawagar za ta tashi zuwa Abidjan ranar Laraba.

Za a kwantar da tawagar a otal din Pullman, Abidjan.

general news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp