fidelitybank

Super Eagles ta dira a Oran gabanin tunkarar Algeriya

Date:

Super Eagles ta sauka a Oran a yau gabanin wasan sada zumunta na kasa da kasa da Desert Foxes ta Algeria.

‘Yan Afirka ta Yamma sun kafa tanti a Constantine a makon da ya gabata a ranar Litinin din da ta gabata inda suka fafata da Algeria a gida a wasan gwaji a ranar Juma’ar da ta gabata.

Wasan da aka yi a filin wasa na Mohamed Hamlaoui ya kare ne da ci 2-2 da Alex Iwobi da Cyriel Dessers da suka ci wa Super Eagles kwallo.

Tawagar Jose Peseiro ta yi atisaye na karshe a Constantine a daren Lahadi

Yanzu haka akwai ‘yan wasa 22 da za a zaba bayan mataimakin kyaftin, William Troost-Ekong ya tilasta barin sansanin ranar Asabar sakamakon rauni.

Dan wasan tsakiya, Wilfred Ndidi ya koma kulob dinsa a farkon makon da ya gabata bayan ya samu rauni a horo.

Super Eagles dai ta yi rashin nasara a wasanni biyu da suka yi da Algeria.

Za a fara wasan da karfe 8 na dare agogon Najeriya.

latest news nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

ArziÆ™in Najeriya ya Æ™aru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

ÆŠan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai Æ™arfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...

Mu na gargadin Isra’ila kan korar al’ummar Gaza daga yankin su – MDD

Hukumar kula da ayyukan jin-ƙai ta Majalisar Ɗinkin Duniya...

Rikici ya kuma balle a Syria

Ƙungiyoyin kare haƙƙin dan'adam sun ce, wani sabon rikici...

Tsofaffin ‘Yansanda na da ‘yancin yin zanga-zanga – A Cewar Amnesty

Ƙungiyar Amnesty International ta ce tsofaffin ƴansandan Najeriya girmamawa...
X whatsapp