fidelitybank

Super Eagles sun sauka a Kano bayan Libya ta wulaƙanta su

Date:

Ƴan wasan tawagar Super Eagles ta Najeriya sun koma gida Najeriya, inda suka sauka a filin jirgin Malam Aminu Kano da ke jihar Kano.

Wannan ya biyo bayan tirka-tirka da aka samu bayan ƴan wasan sun isa Libya domin fafatawa da abokan karawarsu na ƙasar Libya, duk da cewa hukumar ƙwallon ƙafar ƙasar ta Libya ta ce ba ta da hannu a lamarin.

Najeriya ta je Libya ne domin fafata wasan neman gurbin shiga gasar cin kofin Afirka ta 2025, inda aka samu tsaiko, lamarin da ya haifar da ce-ce-ku-ce musamman a kafofin sadarwa, inda a ƙarshe hukumomi a Najeriya suka buƙaci ƴanwasan su koma gida, sannan ita ma CAF ta ce ta ƙaddamar da bincike a kan lamarin.

Yanzu da ƴan wasan na Najeriya sun sauka a Kano, kamar yadda shafin intanet na tashar talabijin NTA, mallakin gwamnatin Najeriya ya ruwaito

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp