fidelitybank

Super Eagles ce ta 40 a duniyar ƙwallon ƙafa – FIFA

Date:

Kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta yi watsi da matsayi biyar a jadawalin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar.

Super Eagles yanzu ita ce ta 40 mafi kyau a cikin jadawalin watan Afrilu da FIFA ta fitar a ranar Alhamis.

Ku tuna cewa Najeriya ita ce ta 31 a jerin gwanaye a duniya a jadawalin watan Disamba.

Sai dai a halin yanzu kungiyar Jose Peseiro ita ce ta 6 mafi kyau a nahiyar Afirka, yayin da Morocco ke matsayi na daya a Afirka kuma a yanzu ita ce ta 11 mafi kyau a duniya.

Bayan Morocco akwai Senegal, Tunisia, Algeria, Masar da Najeriya.

Sai dai kuma Argentina ce ta daya a duniya, sai Faransa da Brazil da Belgium da Ingila da Netherland da Croatia da Italiya da Portugal da kuma Spain a matsayi na 10.

Sauran wadanda suka yi jerin sunayen daga 11-20 sun hada da Morocco, Switzerland, Amurka, Jamus, Mexico, Uruguay, Colombia, Senegal, Denmark da Japan.

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp