fidelitybank

Super Eagles ce ta 40 a duniyar ƙwallon ƙafa – FIFA

Date:

Kungiyar Super Eagles ta Najeriya ta yi watsi da matsayi biyar a jadawalin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta fitar.

Super Eagles yanzu ita ce ta 40 mafi kyau a cikin jadawalin watan Afrilu da FIFA ta fitar a ranar Alhamis.

Ku tuna cewa Najeriya ita ce ta 31 a jerin gwanaye a duniya a jadawalin watan Disamba.

Sai dai a halin yanzu kungiyar Jose Peseiro ita ce ta 6 mafi kyau a nahiyar Afirka, yayin da Morocco ke matsayi na daya a Afirka kuma a yanzu ita ce ta 11 mafi kyau a duniya.

Bayan Morocco akwai Senegal, Tunisia, Algeria, Masar da Najeriya.

Sai dai kuma Argentina ce ta daya a duniya, sai Faransa da Brazil da Belgium da Ingila da Netherland da Croatia da Italiya da Portugal da kuma Spain a matsayi na 10.

Sauran wadanda suka yi jerin sunayen daga 11-20 sun hada da Morocco, Switzerland, Amurka, Jamus, Mexico, Uruguay, Colombia, Senegal, Denmark da Japan.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za mu kammala titin jirgi na Kaduna zuwa Kano a 2026 – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya, ta ce za a kammala aikin titin...

Adadin kudaden da Liverpool ta kashe wajen daukar ‘yan wasa

Liverpool ta kashe fam miliyan 265 wajen ɗauko ƴanƙwallon...

Sunderland ta ɗauko ƴanƙwallo bakwai a kakar bana

Granit Xhaka ya zaman ɗan ƙwallo na bakwai da...

James Trafford ya sake komawa Man City daga Burnley

Mai tsaron ragar tawagar Ingila, mai shekara 21, James...

Luiz Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool

Luis Diaz ya kammala komawa Bayern Munich daga Liverpool...

NNPCL ya musanta sayar da matatar mai ta Fatakwal

Babban kamfanin man fetur na kasa, NNPCL ya musanta...

Mun samu kuɗin gina titin jirgi daga Maiduguri zuwa Abia – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ce, ta samu duka kuɗin gudanar...

Sanatocin Arewa sun yi tir da kisan Zamfara

Ƙungiyar sanatocin Arewa, ta yi Allah wadai da kisan...

Tattalin arzikin Najeriya zai kara bunkasa a shekarar nan – IMF

Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta...

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta kasa, ta fara...

Birtaniya ta na tsantsanr goyon bayam Hamas ne kawai – Netanyahu

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, matakin da Birntaniy...

Birtaniya ta gindaya wa Isra’ila sharuɗa

Firaministan Birtaniya, Keir Starmer, ya shimfiɗa wa Isra'ila wasu...
X whatsapp