fidelitybank

Sumbata: An gurfanar da sojiyar da ta amince da yin aure

Date:

Rundunar sojin Najeriya na shirin gurfanar da wata Soja mai suna Private Sofiyat Akinlabi, wadda ta amince da auren wani da ba a bayyana sunan sa ba, kamar yadda jaridar The PUNCH ta samu.

PUNCH ta gano cewa a halin yanzu dai hukumomin sojin na gudanar da bincike na share fage wanda ya ke gaban shari’a.

Wata majiya mai tushe daga rundunar sojan da ta san lamarin ta shaida cewar a ranar Alhamis za a gurfanar da Akinlabi bisa laifin rashin da’a da su ka hada da keta dokokin soji da su ka shafi shafukan sada zumunta da hada kai da wanda a ka horar da shi.

Rundunar sojoji sun tsare Akinlabi ne a ranar 14 ga watan Disamba, 2021, a lokacin da wasu faifan bidiyo su ka nuna ta na karbar tayin auren wani mai yi wa kasa hidima a sansanin da ke Yikpata, jihar Kwara.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuÉ—in...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaÉ—an wajen tsaron Æ™asa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haÉ—in...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Æ´an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaÉ“e shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp