fidelitybank

Sukuma ya tallafa wa manoman Borno

Date:

Gwamnatin jihar Borno ta sanar da cewa za ta rage wa manoman da suka sha fama da hare-haren Boko Haram kuɗin mai domin rage musu raɗaɗi.

Gwamna Babagana Umara Zulum ne ya sanar da haka a ranar Juma’a a garin Bama yayin rabon tallafin kayan aikin gona ga manoma sama da 5,000 waɗanda hare-haren Boko Haram ya ɗaiɗaita.

A cewar gwamnan, za a rage kuɗin litar mai wanda ake sayarwa kan naira 1,000 da kuma 1,200 a Maiduguri zuwa 600 ga manoman.

“Mun yi haka ne da zimmar rage wa manoman raɗaɗi ko kuma matsalolin kuɗi da suke fuskanta, musamman ma a yankuna da aka lalata wa gine-gine da kuma wuraren kasuwanci sakamakon rikicin Boko Haram na tsawon shekaru,” in ji Zulum.

BornoAsalin hoton,Gwamnatin Borno
Gwamnan ya ce sun yi irin wannan hoɓɓasa a kananan hukumomin Damasak da Mobar a shekara da ta wuce, inda hakan ya sa aka samu ƙaruwar abinci da ake noma wa da kuma kyautata rayuwar mutane.

Ya ce za su yi aiki da sojoji wajen tabbatar da cewa an kai man fetur ɗin ba tare da wata matsala ba.

Cikin kayan da gwamnan ya raba sun haɗa da buhunan taki kirar NPK guda 2000 da kuma injunan tuka-tuka 1000.

nigerianewstoday

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp