fidelitybank

Sukuma ya raba gidaje 447 tare da bayar da abinci ga ƴan gudun hijira

Date:

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya raba kayan abinci da sauran kayan buƙatu ga gidaje 447, da sansanonin ‘yan gudun hiira a Dolari da ke yankin ƙaramar hukumar Konduga.

Cikin wata sanarwa da gwamnatin jihar ta fitar, ta ce ita ce gina sabbin gidajen domin sake tsugunar da mutanen da rikicin Boko Haram ya raba da muhallansu a yankin.

Sanarwar ta ce sabuwar unguwar da aka gina ta ƙunshi makaranta da asibiti da tashar samar da ruwan sha.

”Mutanen da aka sake tsugunar da su a sabbin gidajen sun hada magidanta 197 daga sansanin ‘yan gudun hijira na Kawar Maila, da magidanta 250 daga sansanin ‘yan gudun hiira na Dolari”, in ji sanarwar.

Kayayyakin da aka raba wa mutanen sun haɗa da kayan abinci da tabarmi da barguna da tufafi.

Yayin da yake jawabi a wajen raba kayan, gwamnan Zulum ya ce gwamnatin jihar ta samar da kayyakin buƙatun ne don tallafa wa mutanen da aka sake tsugunarwar su samu damar fara sabuwar rayuwa a wurin.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp