fidelitybank

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Date:

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei Bona Malwal da Kakakin Majalisar Dokoki ta riƙon ƙwarya ta Sudan ta Kudu, Rt. Hon. Jemma Nunu Kumba da kuma wakili na musamman na Majalisar Dinkin Duniya, Mista Guang Cong sun ziyarci ofishin jakadancin Najeriya da ke Juba domin miƙa gaisuwar ta’aziyya da bayyana jimami da alhininsu kan rasuwar tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari.

Ambasada Akuei Bona Malwal ya miƙa wasikar ta’aziyyar ne a madadin shugaban ƙasar, Salva Kiir Mayardit, zuwa ga Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu.

Mista Guang Cong ya kuma cewa za a riƙa tunawa da Buhari a matsayin wanda ya tsaya tsayin daka wajen haɗin kai tsakanin ƙasashe da kuma yaƙi da cin hanci.

A nasa ɓangaren, muƙaddashin Jakadan Najeriya a Sudan ta Kudu, Tukur Yahaya Maigari, ya nuna godiya bisa nuna tausayawa da zumunci, yana mai cewa Buhari jagora ne da ya sadaukar da rayuwarsa wajen hidima ga ƙasa, kuma wannan ziyara ta nuna kyakkyawar dangantaka da mutunta juna tsakanin ƙasashen biyu.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp