fidelitybank

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Date:

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei Bona Malwal da Kakakin Majalisar Dokoki ta riƙon ƙwarya ta Sudan ta Kudu, Rt. Hon. Jemma Nunu Kumba da kuma wakili na musamman na Majalisar Dinkin Duniya, Mista Guang Cong sun ziyarci ofishin jakadancin Najeriya da ke Juba domin miƙa gaisuwar ta’aziyya da bayyana jimami da alhininsu kan rasuwar tsohon shugaban ƙasar, Muhammadu Buhari.

Ambasada Akuei Bona Malwal ya miƙa wasikar ta’aziyyar ne a madadin shugaban ƙasar, Salva Kiir Mayardit, zuwa ga Shugaban Najeriya, Bola Ahmad Tinubu.

Mista Guang Cong ya kuma cewa za a riƙa tunawa da Buhari a matsayin wanda ya tsaya tsayin daka wajen haɗin kai tsakanin ƙasashe da kuma yaƙi da cin hanci.

A nasa ɓangaren, muƙaddashin Jakadan Najeriya a Sudan ta Kudu, Tukur Yahaya Maigari, ya nuna godiya bisa nuna tausayawa da zumunci, yana mai cewa Buhari jagora ne da ya sadaukar da rayuwarsa wajen hidima ga ƙasa, kuma wannan ziyara ta nuna kyakkyawar dangantaka da mutunta juna tsakanin ƙasashen biyu.

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp