fidelitybank

Sri Lanka ta zabi sabon shugaba bayan masu zanga-zanga sun hambarar da tsohon shugaba

Date:

‘Yan majalisar dokokin Sri Lanka sun zaɓi firaminista Ranil Wickremesinghe a matsayin sabon shugaban kasar, duk da rashin amincewar jama’a.

Mista Wickremesinghe na fuskantar aikin jagorantar kasar daga durkushewar tattalin arziki da kuma maido da zaman lafiya bayan shafe tsawon watanni ana zanga-zanga.

Ya doke babban abokin hamayyarsa Dullus Alahapperuma wanda ya samu ƙuri’u 82 a kacal.

A makon da ya gabata ne tsohon shugaban kasar Gotabaya Rajapaksa ya tsere daga kasar.

Yanzu haka yana neman mafaka a Maldives da Singapore bayan dubban masu zanga-zanga sun mamaye gidansa da wasu gine-ginen gwamnati, suna masu kira da ya yi murabus.

Sun kuma yi kira da Mista Wickremesinghe ya yi murabus bayan nada shi firaminista a watan Mayu.

Masu zanga-zangar sun kona gidansa na kashin kansa sannan kuma sun mamaye ofishin firaministansa da ke Colombo a zanga-zangar adawa da shugabancinsa.

Sri Lanka ta yi fama da talauci sosai, kuma tana fuskantar matsanancin karancin abinci, da man fetur da sauran kayan masarufi.

assu news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

QPC ta nemi INEC ta soke zaɓen Kano

Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta nemi hukumar zaɓe...

Zaɓen Kano: An kama Mutane 288 da tayar da zaune tsaye

Rudunar ƴansandan jihar Kano, ta sanar da kama mutum...

An Kama wakilin jam’iyya da Naira miliyan 25.9 na Siyan Kuri’a

Jami’an tsaro sun kama wani da ake zargin wakilin...

Farashin kayan abinci na rugu-rugu a Najeriya – NBS

Hukumar Ƙididdiga ta Ƙasa (NBS) ta ce hauhawar farashin...

Kotun Kano ta ce a kamo mata Dagacin Tamburawa

Kotun Shari’ar Musulunci da ke shelkwatar Hisbah a Kano,...

Kotu ta ƙwace motocin gwamnatin Zamfara guda 40 daga hannun Matawalle

Kotun Daukaka Kara da ke a Sokoto ta tabbatar...

A na cigaba da gudanar da zaben cike gurbi harda Kano

Kano na ɗaya daga cikin jhihohin da ake kaɗa...

Mutane 12 sun mutu a wani hatsari a Kano – FRSC

Hukumar Kiyaye Haddura ta Ƙasa (FRSC) reshen Kano, ta...

Masarutar Rano ta haramta aurar da Yaran da ba su kammala karatun Firamare ba

Masarautar Rano a Kano ta haramta cire yarinya daga...

Matatar Dangote za ta fara jigilar mai kyauta ga gidajen mai

Matatar man Dangote za ta fara jigilar mai kyauta...

An sassata rikicin da aka shafe shekaru 30 kan Masallacin Sharada da Islamiyya

Tsohon dan takarar gwamnan Kano, Malam Sha’aban Ibrahim Sharada,...

Duk da kalubalen ‘yan siyasa a Kano mun shirya a zaben cike gurbi – INEC

Kwamishinan hukumar zaɓe mai zaman kanta (INEC) reshen jihar...
X whatsapp