fidelitybank

Sri Lanka ta zabi sabon shugaba bayan masu zanga-zanga sun hambarar da tsohon shugaba

Date:

‘Yan majalisar dokokin Sri Lanka sun zaɓi firaminista Ranil Wickremesinghe a matsayin sabon shugaban kasar, duk da rashin amincewar jama’a.

Mista Wickremesinghe na fuskantar aikin jagorantar kasar daga durkushewar tattalin arziki da kuma maido da zaman lafiya bayan shafe tsawon watanni ana zanga-zanga.

Ya doke babban abokin hamayyarsa Dullus Alahapperuma wanda ya samu ƙuri’u 82 a kacal.

A makon da ya gabata ne tsohon shugaban kasar Gotabaya Rajapaksa ya tsere daga kasar.

Yanzu haka yana neman mafaka a Maldives da Singapore bayan dubban masu zanga-zanga sun mamaye gidansa da wasu gine-ginen gwamnati, suna masu kira da ya yi murabus.

Sun kuma yi kira da Mista Wickremesinghe ya yi murabus bayan nada shi firaminista a watan Mayu.

Masu zanga-zangar sun kona gidansa na kashin kansa sannan kuma sun mamaye ofishin firaministansa da ke Colombo a zanga-zangar adawa da shugabancinsa.

Sri Lanka ta yi fama da talauci sosai, kuma tana fuskantar matsanancin karancin abinci, da man fetur da sauran kayan masarufi.

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp