fidelitybank

Spain da Ireland tare da Norway za su amince da kafa kasar Falatsinu

Date:

Ƙasashen Sifaniya da Norway da kuma Ireland na shirin amincewa da ƙasar Falasɗinawa cikin mako mai zuwa.

Ƙasashen uku sun ce a ranar 28 ga watan Mayun da muke ciki za su amince da matakin.

Minista harkokin wajen Ireland, Micheál Martin, ya ce ”a yau mun bayyana ƙarara ba tare da ƙumbiya-ƙumbiya ba za mu nuna goyon bayanmu game da ‘yancin tsaro da na mutuntawa da gashin kai ga mutanen ƙasashen Falasɗinu da Isra’ila”.

Firaministan Madrid, Pedro Sanchez, ya ce firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ”yayi ƙunnen ƙashi, inda yake ci gaba da kai hare-haren boma-bomai kan asibitoci da makarantu tare da azabtar da mata da ƙananan yara da yunwa da kuma tsananin sanyi”.

A nasa ɓangare firaministan Irelan, ya ce ”samun yancin ƙasashen biyu shi ne kawai mafita a ƙoƙarin samar da zaman lafiya”.

Ƙasashen duniya da dama sun amince da Falasɗinu a matsayin ƙasa.

A farkon wannan watan ƙasashe 143 daga cikin ƙasashe mambobin Majalisar Dinkin Duniya 193, sun kaɗa ƙuri’ar amince da da Falasɗinu ta shiga cikin MDD, wani abu da ƙasa mai zaman kanta ne kawai ke samun damar haka.

today daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp