fidelitybank

Soludo ya yarda cewa zan yi aiki idan aka zaɓe ni – Atiku

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Peoples Democratic Party, PDP, Atiku Abubakar, ya bayyana abin da Gwamna Charles Soludo na jihar Anambra ya gaya masa a ziyarar da ya kai.

Atiku ya bayyana cewa Soludo ya bayyana imanin cewa, zai yi aiki idan aka zabe shi shugaban Najeriya.

Ya yi wannan jawabi ne a wurin yakin neman zaben PDP da aka yi a dandalin Alex Ekwueme a jihar ranar Alhamis.

Atiku ya kuma yi alkawarin sanya tashar ta Onitsha ta yi aiki idan aka zabe shi a matsayin shugaban kasa.

Atiku ya ce: “Da isowarmu a yau mun ziyarci Gwamna Soludo, ya ce min ya yi imanin cewa zan yi aiki idan na yi nasara.

“Don haka, ya bukace ni da in sake gina dukkan hanyoyin tarayya da kuma shawo kan matsalar zaizayar kasa a jihar, saboda ana daukar Anambra a matsayin hedikwatar zaizayar kasa a kasar.”

“Na kuma yi alkawarin yaye kogin Neja kuma in tabbatar da cewa tashar ta Onitsha ta fara aiki,” in ji shi.

‘Yan Kudu-maso-Gabas sun koka kan yadda za su samar da shugaban Najeriya na gaba a 2023.

Masu ruwa da tsaki dai sun bukaci dukkanin jam’iyyun siyasa na gaba-gaba su sanya tikitin takarar shugaban kasa a yankin Kudu maso Gabas.

Yayin da tikitin takarar shugaban kasa na PDP ya tafi Arewa, jam’iyyar Labour, LP, ta na da Mista Peter Obi na Kudu-maso-Gabas a matsayin dan takararta.

Ahmed Bola Tinubu na jam’iyyar APC dan Kudu maso Yamma ne.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp