fidelitybank

Sojojin Ukraine sun ƙwato ƙauyuka 5 a hannun Rasha

Date:

Sojojin Ukraine sun tabbatar da ƙwato wasu ƙauyuka biyar a yankin Kharkiv da ke Arewa maso Gabashin Ukraine, yayin da suke ci gaba da gumurzu da sojojin Rasha da ke ta ruwan bama-bamai a birnin.

Sojojin sun ce, za su cimma burinsu na fatattakar Rasha da ke birnin da ya kasance na biyu mafi girma a Ukraine.

Rahotanni na cewa, manyan makamai da kasashen yamma ke taimakawa kasar da su, sun soma tasiri a wannan yaki.

A yankin kudanci kuma, Rasha na ci gaba da zafafa hare-hare a yankin Donbas, sai dai har yanzu ba ta yi wani nasara ba, duk da luguden wutar da take yi babu kakautawa.

A Mariupol, an sake kwashe wasu fararan-hula 50 daga yankin Azovstal mai masana’antu a ranar Juma’a, amma ‘yan Ukraine na cewa ana karya sharuɗɗan yarjejeniyar tsagaita wuta. In ji BBC.

nigeria newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp