fidelitybank

Sojojin Ukraine 7,200 sun yi baton dabo a kasar

Date:

Shugaban hukumar karbar korafe-korafen jama’a a Ukraine Oleh Kotenko ya ce sojojin kasar kusan 7200 ne suka bata tun lokacin da Rasha ta kaddamar hare-hare a Ukraine.

Jami’in ya shaida wa gidan Talabijin na TV Channel cewa, mafiya yawa daga cikinsu na hannun dakarun Rasha

Mista Kotenko ya ce da fari Sojojin kasar sun bayar da rahoton cewa dakaru 2000 ne suka bace.

To amma ya ce adadin ya zarta haka, inda ya kara da cewa ”Hukumarmu ta samu labarin cewa mutum 7200 ne ba a gani ba”

Ya kuma yi fatan cewa ko ba-jima, ko ba-dade za su dawo gida ta hanyar musanya su da fursunonin Rasha da ke hannun hukumomin kasar

Kawo yanzu dai kasashen biyu ba su ce uffan ba game da batun. In ji BBC.

Duka kasashen dai na ikirarin kame dubban fursunonin yaki tun farko fara yakin a watan fabrairu.

vgn news today 2021

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp