fidelitybank

Sojojin Rasha sun yi kisan kiyashi a ƙasar mu – Zelensky

Date:

Shugaban kasar Ukraine, Volodymyr Zelensky ya sha alwashin gurfanar da wadanda ake zargi da aikata laifukan yaki a Ukraine a gaban kuliya.

Ukraine na aiki tare da Tarayyar Turai da kotun hukunta manyan laifuka ta duniya don tabbatar da cewa an gudanar da cikakken bincike kan laifukan yaki a Bucha da sauran garuruwan Ukraine, in ji shugaban na Ukraine a wani sakon bidiyo.

“Wadanda ke da alhakin ya kamata a hukunta su kan laifukan.

Ya kara da cewa, “Lokaci zai zo da kowane dan kasar Rasha zai san gaskiya game da wanene daga cikinsu ya kashe ‘yan kasarsa.”

Ukraine ta ce, ta gano gawarwakin fararen hula 410 daga garuruwan Bucha da Irpin da ke wajen birnin Kiev bayan janyewar sojojin Rasha.

Ukraine, tare da manyan kasashen duniya da dama, sun ce, sojojin Rasha sun yi kisan kiyashi.

Moscow ta ce ba ta da alaka da kashe-kashen, kuma ta kira hotunan “karya”.

Shugaban na Ukraine ya ce, a tafiyarsa zuwa Irpin da Bucha, “An lalata su ne kawai.”

“Ina jin tsoron cewa ,sojojin Rasha a yanzu suna kokarin boye bayanan laifukan da suka aikata,” in ji shi.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp