fidelitybank

Sojojin Rasha na sace kayan abincin ƴan Ukraine – Oleksandr Merezhko

Date:

Dakarun Rasha da ke mamayar Ukraine, sun sake kutsawa karin wasu biranen kasar, inda suka zafafa hare-hare babu kakkautawa.

Rahotanni daga wajen birnin Kyiv na cewa, a na ta gwabza luguden wuta ta ko ina da harba makaman roka.

Oleksandr Merezhko dan majalisa ne karkashin jam’iyya mai mulki, ya ce, sojin Rasha sun fara sauya salon yakin.

Ya ce, alamu sun nuna sojin Rasha na sauya salo, sun gane su na da matsalar kayan masarufi, sannan yawanci sun fara dimaucewa, dan haka sun ci gaba da yi wa mazauna garuruwa sata, sannan su na kokarin kewaye birnin Kyiv.

Sojoji Rasha sun yi wa sojojin da ke kare Irpin ruwan makaman atilari.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp