fidelitybank

Sojojin Najeriya su sake duba dokar kai hari – MDD

Date:

Bayan harin da ya kashe mutum 85 tare da raunata wasu da dama a garin Tudun Biri na jihar Kaduna, Majalisar Ɗinkin Duniya (MDD), ta nemi rundunar sojin Najeriya ta sake duba dokokinta na yaƙi da matsalar tsaro.

Wani jirgi maras matuƙi na runduar sojin ƙasa ta Najeriya ne ya jefa wa mutanen bam suna tsaka da bukukuwan Mauliidi a yankin ƙaramar hukumar Igabi ranar Lahadi.

Shugaban sashen yaɗa labarai na ofishin kare haƙƙin ɗan’adam na MDD, Seif Magango, ya yi tir da harin yana mai cewa shi ne na baya-bayan nan daga cikin aƙalla huɗu da suka kashe fararen hula tun 2017.

“Duk da cewa gwamnati ta ce kuskure ne, muna kira gare su da su yi duk mai yiwuwa wajen kare rayukan fararen hula da dukiyoyinsu a nan gaba,” a cewar Magango cikin wata sanarwa.

“Dole ne su sake duba dokokin kai hari da kuma tsarin aiki don tabbatar da cewa ba a sake maimaita irin wannan ba.”

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp