fidelitybank

Sojojin Isra’ila sun fara haɗo kan gawarwakin da aka kashe mata

Date:

Kafin safiyar yau, an ci gaba da gwabza fada a Kibbutz Kfar Azza, daya daga cikin garuruwan Isra’ila da ke kan iyaka da Gaza.

Hakan ce ta sa sai yanzu ne suke tattara gawawwakin ‘yan Isra’ilan da aka kashe lokacin da Hamas ta keta shingen wayar karfe daga Gaza.

Yayin da muka nufi Kfar Azza, har a lokacin ana tura sojoji mayakan Isra’ila zuwa filayen da ke kewaye da kibbutz.

Ana jin amon makamai masu sarrafa kansu da suka kalli cikin iyakar Gaza. Sun ce suna ruguje wani gini bayan hango kai-kawo a hawa na biyu na gini.

Sojojin akasari sun fito ne daga rundunonin wucin gadi. Wani jami’i wanda ya ce shi mahaifin ‘ya’ya shida ne ya amsa cewa al’ummar Isra’ila na tsananin rarrabuwar kai ta fuskar siyasa – amma ya dage a kan cewa yanzu sun hada kai saboda an kawo musu hari.

hausa

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp