fidelitybank

Sojojin Burkina Faso sun kashe masu ikirarin Jihadi 128

Date:

Rundunar sojin Burkina Faso ta ce, ta kashe masu ikirarin jihadi akalla 128 a wani samame da sojojinta suka kai.

Ta ce an kara tsaurara hare-hare da ake kaiwa ta sama da ta kasa, tsakanin tsakiyar watan Mayu zuwa tsakiyar watan Yuni.

Burkina Faso dai ta sha fama da hare-haren masu ikirarin jihadi akai-akai tun shekarar 2015.

A watan da ya gabata mahara sun kai farmaki garin Seytenga da ke Arewacin yankin Sahel, inda suka kashe mutane sama da 80 tare da raba dubbai da matsugunansu.

A watan Janairu ne sojoji suka kwace mulki a wani juyin mulki, inda suka dora alhakin hakan a kan gazawar gwamnati wajen magance matsalar rashin tsaro. In ji BBC.

sun newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp