fidelitybank

Sojoji sun yi wa ƴan bindiga ɓarna a Kaduna

Date:

Ministan Yaɗa Labarai, Lai Mohammed ya tabbatar da kai hari kan sansanin sojan ƙasar da ‘yan bindiga suka kai a Jihar Kaduna.

Ministan ya ce, duk da cewa, kafofin yaɗa labarai da dama sun ruwaito harin, amma sun gaza wajen ruwaito yadda sojojin Najeriya suka fatattaki maharan.

Sojoji aƙalla 11 rahotanni suka ruwaito an kashe a harin na ranar Lahadi, lokacin da maharan suka far wa sansanin nasu da ke yankin Birnin Gwari.

Kazalika, an ƙona motocin soja masu sulke uku.

“Tabbas an kai hari kan sansanin soja a Kaduna, amma abin da ‘yan jarida ba su ruwaito ba shi ne, yadda aka daƙile harin da kuma ɓarnar da aka yi wa ‘yan ta’addan,” in ji ministan bayan kammala zaman Majalisar Zartarwa a jiya Laraba.

Sai dai ministan bai bayyana adadin sojojin da aka kashe ba. In ji BBC.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu ɗauki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta ɗaukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp