fidelitybank

Sojoji sun yi rugu-rugu da ƴan Boko Haram a Bama

Date:

Rundunar sojoji karkashin Operation Hadin Kai, ta bayyana cewa sun kashe ‘yan Boko Haram da dama yayin da suka kai farmaki kan sansanonin ‘yan ta’adda guda shida da ke gefen dajin Sambisa a jihar Borno.

Wasu majiyoyin leken asiri da dama sun shaidawa Zagazola Makama, wani kwararre kan yaki da tada kayar baya a tafkin Chadi cewa, an kawar da ‘yan ta’addan ne bayan da dakarun ta 21 Task Force Brigade Bama, tare da hadin gwiwar Civilian Joint Task Force, (CJTF), a jiya suka yi kutse cikin ‘yan ta’addan.

Sojojin sun yi nasarar kawar da maboyar ‘yan ta’addan da ke Bula Agaida; Bula Yaga; Bula Lambai; Kuluri; Bula Umar da New Churchur a karamar hukumar Bama a jihar Borno.

Karanta Wannan: Ƴan Boko Haram 51,828 ne suka miƙa wuya ga gwamnati – Irabor

An kuma tattaro cewa, a yayin farmakin sojojin sun gano tare da lalata wani babban sansanin ‘yan Boko Haram.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp