fidelitybank

Sojoji sun yi nasarar kashe fitaccen shugaban ‘yan Bindiga a Katsina

Date:

Jami’an tsaron hadin gwiwa sun yi nasarar kashe fitaccen shugaban ‘yan bindigar da aka fi sani da “Ba bakin-baƙo” tare da mayakansa a dajin Batsari da ke karamar hukumar Batsari a jihar Katsina.

Sojojin Najeriya, ‘yan sanda, jami’an tsaron farin kaya da Civil Defence, NSCDC, da ‘yan banga – CWC ne suka gudanar da ayyukan.

Wani fitaccen shugaban ‘yan fashi da makami da ke da alhakin kai munanan hare-hare da garkuwa da mutane da ya addabi al’umomi da dama a jihar Katsina, Bako-baƙon ya dade yana cin karo da jami’an tsaro.

Ana ɗaukar mutuwarsa a matsayin babban ci gaba a ƙoƙarin yaƙi da ‘yan fashi a yankin.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...

Zan cigaba da jajircewa a kan rantsuwar da na yi ta kujera ta – Fubara

Gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Sim Fubara, ya...

Ambaliya ya kashe Mutane a jihar Neja

Wasu rahotanni sun bayyana cewa, mutane da dama sun...
X whatsapp