fidelitybank

Sojoji sun yi lugudan wuta a Zamfara

Date:

Rundunar sojin sama ta kasa ta ce, ta yi luguden wuta kan wasu sansanonin ‘yan ta’adda guda uku a jihar Zamfara ranar Laraba, inda ta ce ta kashe ‘yan ta’addar masu dama bayan lalata wuraren nasu.

Mai magana da yawun rundunar, AVM Edward Gabkwet wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa da rundunar ta fitar ranar Alhamis din nan, ya ce an cimma nasarar ne sakamakon ayyukan wani farmaki daya daga cikin ayyukan da rundunar Hadarin Daji ke yi a yankin.

Gabkwet ya kara da cewa sansanonin da aka lalata na dan ta’adda Abdullahi Nasanda ne da ke Zurmi da Malam Tukur da ke Gusau da kuma a karamar hukumar Maradun duka a jihar ta Zamfara.

“Bayan tabbatar da cewa ayyukan da suke yi na ta’addanci ne sai jirage suka rinka an taya bama-bamai inda kuma aka kashe ‘yan ta’addar masu dama.” In ji Gabkwet.

natforce latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp