fidelitybank

Sojoji sun yi lugudan wuta a Zamfara

Date:

Rundunar sojin sama ta kasa ta ce, ta yi luguden wuta kan wasu sansanonin ‘yan ta’adda guda uku a jihar Zamfara ranar Laraba, inda ta ce ta kashe ‘yan ta’addar masu dama bayan lalata wuraren nasu.

Mai magana da yawun rundunar, AVM Edward Gabkwet wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa da rundunar ta fitar ranar Alhamis din nan, ya ce an cimma nasarar ne sakamakon ayyukan wani farmaki daya daga cikin ayyukan da rundunar Hadarin Daji ke yi a yankin.

Gabkwet ya kara da cewa sansanonin da aka lalata na dan ta’adda Abdullahi Nasanda ne da ke Zurmi da Malam Tukur da ke Gusau da kuma a karamar hukumar Maradun duka a jihar ta Zamfara.

“Bayan tabbatar da cewa ayyukan da suke yi na ta’addanci ne sai jirage suka rinka an taya bama-bamai inda kuma aka kashe ‘yan ta’addar masu dama.” In ji Gabkwet.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp