fidelitybank

Sojoji sun ragargaji Ƴan Ta’adda 21 a Katsina

Date:

Rundunar sojin Najeriya ta ce ta hallaka wasu ƴan bindiga 21 a dajin Shawu a karamar hukumar Faskari na jihar Katsina.

Wata sanarwa da rundunar ta fitar a shafinta na X, ta ce dakarunta na Operation Fansan Yamma ne suka samu nasarar kashe ƴan bindigar bayan kai musu hari a maɓoyarsu ranar 23 ga watan Mayu, a ci gaba da yaƙi ayyukan ɓata-garin.

Sanarwar ta ce an samu nasarar kashe ƴan bindigar ne bayan artabu na tsawon lokaci, ciki har da waɗanda kogi ya tafi da su lokacin da suke ƙoƙarin tserewa.

Sai dai sanarwar ba ta bayar da rahoton mutuwar wani jami’in soji ba a artabun da aka yi.

Ta kuma ce an ƙwato mamakai da harsasai da dama – ciki har da babura 40 da shanu da dama waɗanda ƴan bindigar suka sace.

Har ila yau, sojojin sun ce samamen da suka kai ya sa ƴan bindigar tserewa tare da barin sansaninsu, inda suka fantsama cikin dazuka.

legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp