fidelitybank

Sojoji sun ragargaji ‘yan ta’adda a tafkin Chadi

Date:

Rundunar Sojin Saman Najeriya ta tabbatar da kashe ƴan bindiga da dama a Parisu, kusa da dajin Sambisa sakamakon hare-haren da ta kai, ta kuma kai makamancin harin a Tumbun Agiri da ke Tafkin Chadi.

Rundunar sojin saman cikin wata sanarwa da ta fitar jiya Lahadi ta ce ta samu nasara sakamakon haɗin gwiwa daga sojojin da ke aiki ƙarƙashin rundunar Hadin Kai da ke jihar Borno, a yankin arewa maso gabashin Najeriya.

Kakakin rundunar sojin saman, Edward Gabkwet ya ce a ranar 5 ga watan Janairu ne aka kai samamen na Parisu yayin washe garin ranar kuma, sojoji suka far wa ƴan bindigar da ke Tafkin Chadi.

A cewar rundunar, an kashe ƴan bindiga 12 a Parisu sannan an lalata kayayyakin aikinsu lamarin da ya rage musu ƙarfi wajen kai hari ko haɗa runduna ta kansu.

Dangane da samamen da aka kai a Tafkin Chad kuma, rundunar ta ce hare-haren da aka akai sun lalata motoci da baburan ƴan bindigar tare da kashe wasu daga cikinsu da dama.

www.najnew

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...
X whatsapp