fidelitybank

Sojoji sun mayar da martani kan ƴan ta’addan Anambra

Date:

Rundunar hadin gwiwa da ta kunshi sojojin Najeriya da na ruwa, a ranar Asabar din da ta gabata sun kai samame wani sansani na wasu ‘yan bindiga da suka addabi yankin Aguata/Orumba na jihar Anambra.

POLITICS NIGERIA ta tattaro cewa, sansanin da ke Aguluezechukwu a cikin karamar hukumar Aguata ta jihar, jami’ansu sun yi awon gaba da su tare da kama wasu da dama.

An kwato kayayyaki da dama da suka hada da kayan abinci, motocin sata da kuma layu masu yawa.

Har ila yau sansanin na dauke da wani wurin ibada wanda masu laifin ke amfani da shi wajen shirya laya da kuma rantsuwar sirri. Jami’an sun kuma kona wata babbar mota kirar Bulldozer da aka yi amfani da ita wajen tare kofar shiga sansanin. domin kare ta daga hare-hare.

An kafa wannan rundunar hadin guiwa ne sakamakon kokarin da gwamnatin jihar ke yi na maido da zaman lafiya a jihar tare da kawar da masu aikata miyagun laifuka da ke son ganin jihar ba za ta iya rayuwa ba.

Ana kyautata zaton ‘yan wannan kungiyar ne da ba a san ko su waye ba ne suka kai harin a shelkwatar karamar hukumar Aguata da kuma hedikwatar karamar hukumar Nnewi ta Kudu.

thisday nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp