fidelitybank

Sojoji sun kwace bindigu 500 a hanun mutanen jihar Filato

Date:

Rundunar soji ta kasa ta sanar cewa, ta kwace bindigogi marasa lasisi fiye da 500 daga hannun fararen-hula a jihar Filato.

Bindigogin wadanda yawansu ya kai 517, ciki har da wasu samfuri AK-47 da kanana da kuma wadanda aka kera a gida sun shiga hannun rundunar ne yayin wani biki da aka gudanar a birnin Jos a jiya Alhamis.

An dai kwato su ne daga hannu masu aikata laifuka, cikinsu ma akwai ‘yan fashi da makami da mambobin kungiyoyi masu satar mutane suna garkuwa da su domin kudin fansa, kamar yadda wani kakakin rundunar ya shaida wa BBC.

An kuma kwace wasu bindigogin ne a jihohin Kaduna da Bauchi masu makwabtaka da jihar ta Filato, sannan an kama wasu mutanen da aka samu dauke da makaman.

A shekarar da ta gabata, wani kiyasi na cewa akwai akalla bindigogi miliyan shida da rabi a hannun jama’

bbc news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin É—an kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...
X whatsapp