fidelitybank

Sojoji sun kuɓutar da mutane 20 a jihar Katsina

Date:

Rundunar sojan kasar nan ta ce dakarunta sun ceto wasu mata kusan 20 daga masu garkuwa da mutane a jihar Katsina tare da mika su hannun hukumomin jihar.

Sojojin sun ce sun samu nasarar kubutar da mutanen ne yayin wasu hare-haren da suka kai kan maboyar ‘yan bindigar a dazukan ‘yan-tumaki da Dan-Ali.

Hakan dai na zuwa ne bayan sace wasu mata 53 da ke kan hanyarsu ta zuwa kai amarya a yankin karamar hukumar Sabuwa.

A lokacin da ya yi wa BBC ƙarin bayani, kwamishinan harkokin tsaro na jihar Katsina, Nasir Mu’azu ya ce babu tabbas kan lokacin da aka sace mutanen da aka ceton.

Sai dai ya bayyana cewa mutanen da aka ceton ƴan asalin ƙaramar hukumar Musawa ne da ke jihar.

Ko a makon da ya gabata, wasu ƴan bindiga sun sace ƴan rakiyar amarya sama da 50 a ƙaramar hukumar Sabuwa, waɗanda masu garkuwa da mutanen suka yi barazanar sayar da su da kuma sake aurar da amaryar.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp