fidelitybank

Sojoji sun kuma hallaka rikakken dan binigar da ya addabi mutane a Zamfara

Date:

Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da cewar, hukumomin tsaro a jihar sun hallaka ɗaya daga cikin riƙaƙƙun ƴan bindigar da ke addabar jihar mai suna Kachalla Makore tare da yaransa.

Gwamnatin ta ce an hallaka ɗanbindigar ne dai a lokacin da ya ke hanyarsa ta ɗauko gawar wani riƙaƙƙen dan bindiga da aka halaka a baya-bayan nan Kachal sani black a yankin Dan Sadau.

HHakan dai ya biyo bayan matakin da rundunar sojin Najeriya ta ɗauka na samar da wata rundunar Fansar Yamma, a tsakanin jihohin Sokoto, da Kebbi da Zamfara da Katsina don kakkaɓe ‘yanta’dda daga yankin.

Ko a kwanakin baya ma rundunar ta halaka gawurtacen ɗan bindigar nan da ya addabi jihohin Zamfara, Sokoto, Kastina da jihar Kaduna, Halilu Sububu, da karin wasu ’yan bindiga fiye da guda shida da suka addabi yankunan.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp