fidelitybank

Sojoji sun kubutar da ‘yan mata 50 da ake yin karuwanci da su

Date:

Rundunar sojin ruwa ta ce, ta samu nasarar kubutar da ‘yan mata 50, wadanda ta yi zargin cewa an tilasta musu shiga karuwanci a wasu gidajen karuwai biyu a birnin Fatakwal da ke kudu maso kudancin Najeriya.

Jaridar The CableĀ a Najeriya ta ruwaito jami’in hulda da jama’a na sansanin sojin ruwa da ke jihar Richard Iginla, na bayyana cewa a yayin samamen sun kama mutum uku da suke zargi da safarar ‘yan matan -wadanda wasunsu shekarunsu ba su fi 14 ba – domin tilasta musu yin karuwanci.

Ya ce Sun kaddamar da samamen ne tare da hadin gwiwwar hukumar yaki da safarar bil-adama ta kasar wato (NAPTIP) da kuma rundunar tsaro da Civil Defence.

Ya ci gaba da cewa ”Mun samu bayanan sirri daga hukumar NAPTIP, wadda ta dade tana bibiyar gidajen karuwan da ake tilasta wa mata galibinsu ‘yan mata yin karuwanci. Daga nan sai muka shirya rundunar hadin gwiwwa cikin gaggawa muka kuma samu nasarar kubutar da wadannan mata”.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta ʙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ʙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ʙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ʓansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ʙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Ę“an ʙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ā€˜yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ʙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin Ę“anbindiga da suka addabi yankunan ʙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leʙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maʙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ʙarʙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...
X whatsapp