fidelitybank

Sojoji sun kubutar da mutane 7 daga hannun ‘yan ta’adda

Date:

Dakarun tsaro na kasa, sun kubutar da mutum bakwai a hannun ‘yan fashin daji a jihar Kaduna.

Dakarun na Operation Forest Sanity, sun yi nasarar kubutar da fararen hula bakwai lokacin da wani aikin sintiri a tsakanin yankunan Birnin Gwari zuwa Chikun.

Wata sanarwa da Kwmashinan tsaro da harkokin cikin gida na jihar Kaduna, Samuel Aruwan ya wallafa a shafinsa na sada zumunta ya ce mutanen da aka kubutar sun hadar da wata mata da ‘ya’yanta hudu.

A cewarsa, tuni gwamnatin jihar ta damka mutanen hannun makusantansu.

Sameul Aruwan ya ce dakarun tsaron sun yi nasarar kubutar da mutanen ne lokacin da suke sintiri a kan titin Birnin Gwari zuwa Gayam zuwa Kuriga zuwa Manini.

Ya ce ‘yan fashin daji sun bude musu wuta, inda su kuma suka mayar da martani nan take tare da murkushe maharan, wadanda suka tsere cikin daji.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp