fidelitybank

Sojoji sun kuɓutar da ƴan matan Chibok 4

Date:

Rundunar soji, ta ce, ta yi nasarar kubutar da wasu ‘yan makaranta mata hudu wadanda ‘yan Boko Haram suka sace.

Daya daga cikin matan ‘yan makarantar Chibok ce da aka sace shekaru takwas da suka wuce kuma an same ta da danta dan shekara hudu.

A ranar Juma’a ne sojojin suka kubutar da matan. Ba a sani ba ko sakin ‘yar makarantar Chibok din aka yi ko kuma kubutar da ita sojoji suka yi.

A watan Afrilun 2014 ne ‘yan Boko Haram suka sace dalibai a makarantar mata ta Chibok su 270 abin da ya harzuka ‘yan Najeriya har aka kiraye-kiraye a kan gwamnati ta yi kokarin kubutar da su.

Da yawa daga cikinsu dai sun kubuta yayin da wasunsu kuma aka musaya da su domin sakin wasu ‘yan kungiyar da gwamnati ta kama.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp