fidelitybank

Sojoji sun kashe ƴan awaren Biafara a Imo

Date:

Sojoji sun kashe ƴan a-waren Biafra guda biyu da tarwasa sansanoninsu a jihar Imo.

Wata sanarwa da rundunar sojin Najeriyar ta wallafa a shafinta na Twitter, ta ce yayin samamen da dakarunta suka kai, sun kuma gano abubuwna fashewa da ƴan a-waren Biafran ke amfani da shi.

Sojojin sun ce sun dakarunsu sun ɗauki tsawon lokaci suna artabu tsakaninsu da ƴan ƙungiyar ta IPOB, kafin daga bisani su ci karfinsu tare da raunata da dama.

Sun kuma gano cewa ƴan IPOB ɗin na amfani da sansanonin wajen cin naman mutane da yin tsafi da kuma sanya tsoro a zukatan mutane.

Har ila yau, sanarwar ta ce an lalata gidajen wasu bokaye guda biyu tare da kama huɗu daga cikinsu.

Sojojin sun ce sun ƙwato wata tankar mai da babura huɗu da faifen zuko hasken lantarki da kuma kuɗaɗe.

naija news today legits

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...
X whatsapp