fidelitybank

Sojoji sun kashe ‘yan Boko Haram da ISWAP 120

Date:

Shelkwatar tsaro ta kasa ta ce, sojojinta sun kashe mayaƙan ƙungiyar Boko Haram da Islamic State West Africa Province (ISWAP) 120, cikin mako uku a Arewa maso Gabashin ƙasar.

Manjo Janar Bernard Onyeuko, shugaban sashen hulɗa da jama’a na rundunar, shi ya bayyana hakan a Abuja yayin wani taron manema labarai ranar Alhamis.

Ya ce, daga 20 ga watan Janairu zuwa Alhamis ɗin, dakarunsu sun yi nasarar kashe wasu kwamandojin ƙungiyar masu iƙirarin jihadin da kuma wasu mayaƙa ‘yan ƙasashen waje da ke haɗa musu ababen fashewa.

Ya ƙara da cewa mayaƙa 965 da iyalansu sun miƙa wuya ga sojoji a wurare daban-daban na Najeriya.

Adadin 104 na mutanen da ta kira ‘yan ta’adda na ƙungiyar ISWAP ne, yayin da aka ceto mutum 25 daga hannun ‘yan bindigar, in ji Mista Onyeuko.

@nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp