fidelitybank

Sojoji sun kashe ‘yan bindiga tare da kubutar da mata da kanan yara a Borno

Date:

Rundunar sojin kasar nan ta ce sojojinta tare da haɗin gwiwar ‘yan banga, sun yi nasarar kashe ‘yan bindiga tare da kuɓutar da mata da kananan yara da aka sace a kauyuka daban-daban na jihar Borno.

Wannan na ƙunshe ne a cikin wata sanarwa da rundunar ta fitar da shafin ta na X.

Rundunar ta kuma ce, sojojin sun kuma yi nasarar ƙwato makamai da sauran kayayyakin aiki iri-iri na ƴan bindigar.

Sojojin sun aiwatar da wani harin kwantan ɓauna a wuraren da ‘yan bindigar suka yi garkuwa da mutane a kusa da Pulka da Ashagashiya dake ƙaramar hukumar Gwoza.

Sanarwar ta ƙara da cewa, a yayin samamen sojojin sun yi nasarar kashe ɗan bindiga ɗaya, yayin da wasu suka gudu cikin mawuyacin hali wanda suka bar kayansu.

Hakazalika sojojin sun kai wani harin kwantan bauna a yankin Komala na jihar Borno inda suka yi nasarar kashe wani ɗan bindiga tare da ƙwato makamai da alburusai.

A wani samame na dabam kuma a jihar Benue, sojojin da ke mayar da martani ga bayannan sirri kan ƴan bindiga a ƙauyen Ayati da ke karamar hukumar Ukum, sun ƙaddamar da wani samame cikin gaggawa domin dakile munanan ayyukan ‘yan bindigar.

the nation newspaper 
today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp