fidelitybank

Sojoji sun kashe wanda a ke zargi da siyarwa ‘yan bindiga makamaki a Zamfara

Date:

Dakarun sojin Operation Fansan Yanma, OPFY, sun kashe wani da ake zargin mai sayar da makamai ne yayin da yake yunkurin tserewa bayan an kama su da makaman da ake nufi da ‘yan bindiga.

Hakan ya faru ne a wani samame da suka kai cikin dare a garin Nasarawa Burkullu na jihar Zamfara, inda jami’an tsaro da ke aiki da bayanan sirri suka cafke wanda ake zargin, wanda ya kware wajen safarar makamai daga karamar hukumar Anka ta jihar.

DAILY POST ta tattaro cewa da ganin sojojin, wanda ake zargin ya yi yunkurin tserewa amma cikin sauri aka kawar da shi.

A cewar rundunar, binciken farko da aka gudanar ya tabbatar da cewa yana jigilar bindigogi da alburusai zuwa ga kungiyoyin ‘yan bindiga da ke aiki a yankin da suka yi ta kukan cewa sun fita daga makamai yayin da sojoji suka kara kaimi a kansu.

news today in nigeria 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Shettima zai san makomarsa bayan taron APC na ƙasa – Fadar Shugaban Ƙasa

Fadar shugaban ƙasa ta bayyana cewa, sai bayan babban...

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...
X whatsapp