fidelitybank

Sojoji sun kashe riƙaƙƙen Dan Bindiga a jihar Kebbi

Date:

Dakarun tsaron sojojin Najeriya sun yi nasarar kashe wani rikakken ɗan bindiga da aka fi sani da suna Mai-Nasara a dajin Sangeko na jihar Kebbi.

Kamfanin dillancin labarai na Najeriya ya ruwaito wata sanarwa da Alhaji Ahmed Idris, babban sakataren yaɗa labarai na gwamnan jihar Kebbi ya fitar na cewa jami’an tsaron sun kama mutum biyar da ake zargin ‘yan fashin daji da ke cikin gungun masu aikata laifuka.

Ya ambato gwamnatin Kebbi ta yaba da jajircewar jami’an tsaron wajen yaƙi da miyagun laifuka musamman a yankin kudancin jihar.

“Goyon bayan jama’a da hadin kanku ya zama wajibi sosai domin jami’an tsaro su cimma burin da ake so na fatattakar masu aikata laifuka da kuma dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a kasarmu.”

Ya ja hankalin jama’ar yankin su yi kokarin taimakawa jami’an tsaro ta kowanne fanni, musamman da sahihan bayanan sirri don samun nasarar fada.”

labaran duniya na yau

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp