fidelitybank

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Date:

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan bindiga Guddel da dan uwansa a wani samame da sojoji suka yi a jihar Kaduna.

An bayyana hakan ne a wani sako da wani mai sharhi kan harkokin tsaro, Bakatsine ya wallafa a shafin X.

An ce Guddel shi ne ke da alhakin kai hare-hare da sace-sacen mutane da dama a sassan Kaduna da jihohin da ke makwabtaka da ita.

Bakatsine ya rubuta cewa: “Sojoji sun yi nasarar kawar da dan bindiga Guddel da dan uwansa a Kaduna.

A wani labarin makamancin haka, Bakatsine ya kuma ruwaito cewa rikicin da ya barke tsakanin ‘yan bindiga a garin Danmusa na jihar Katsina ya kai ga tserewa wasu da aka yi garkuwa da su daga Kankara.

Ya kara da cewa, “Rikicin da aka yi tsakanin ‘yan bindigar Danmusa ya taimaka wa wadanda aka yi garkuwa da su daga Kankara su tsere, an kashe ‘yan bindiga da dama, ciki har da wani babban shugaba a rikicin,” in ji shi.

Har ya zuwa lokacin wannan rahoto, hukumomin tsaro ba su fitar da wata sanarwa a hukumance dangane da lamarin ba.

nigeria news today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp