fidelitybank

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Date:

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan bindiga Guddel da dan uwansa a wani samame da sojoji suka yi a jihar Kaduna.

An bayyana hakan ne a wani sako da wani mai sharhi kan harkokin tsaro, Bakatsine ya wallafa a shafin X.

An ce Guddel shi ne ke da alhakin kai hare-hare da sace-sacen mutane da dama a sassan Kaduna da jihohin da ke makwabtaka da ita.

Bakatsine ya rubuta cewa: “Sojoji sun yi nasarar kawar da dan bindiga Guddel da dan uwansa a Kaduna.

A wani labarin makamancin haka, Bakatsine ya kuma ruwaito cewa rikicin da ya barke tsakanin ‘yan bindiga a garin Danmusa na jihar Katsina ya kai ga tserewa wasu da aka yi garkuwa da su daga Kankara.

Ya kara da cewa, “Rikicin da aka yi tsakanin ‘yan bindigar Danmusa ya taimaka wa wadanda aka yi garkuwa da su daga Kankara su tsere, an kashe ‘yan bindiga da dama, ciki har da wani babban shugaba a rikicin,” in ji shi.

Har ya zuwa lokacin wannan rahoto, hukumomin tsaro ba su fitar da wata sanarwa a hukumance dangane da lamarin ba.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iya wa’adi daya ya ishe ni a mulkin Najeriya – Peter Obi

Tsohon ɗan takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar Labour, Peter...

Luis Diaz ya zaba wa kansa makoma da ya bar Liverpool – James

Kyaftin din Colombia, James Rodríguez, ya dage cewa dan...

Ka fito ka baiwa Matawalle hakuri ko ka fuskanci fushin kotu – Shinkafi

Wani mai fafutukar kare hakkin bil’adama, Dakta Suleiman Shuaibu...

Liverpool za su sayar da ‘yan wasa uku su dauki Isak

Liverpool a shirye take ta sayar da matasan yan...

Ba zamu daga wa Hamas kafa ba har sai an saki mutanen mu – Netanyahu

Firaiministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce, ya yi dogon...

Za mu gyara tsarin Maiduguri saboda ambaliya – Zulum

Gwamnan jihar Borno Babagana Umara Zulum ya ce, gwamnatinsa...

Dubban mutane sun yi zanga-zangar goyon bayan Falasɗinawa a Australia

Dubban mutane ne suka gudanar da zanga-zangar goyon bayan...

Mata da kanan Yara ne Ambaliya ta daidaita a jihohi 19 – NEMA

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta kasa, NEMA, ta...

Facebook ya ƙi amincewa da tsare-tsaren Turai na amfani da AI

Wasu muhimman tsare-tsare na dokokin Tarayyar Turai kan amfani...

Ranar 18 za a fara rajistar zabe – INEC

Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta sanar da...

Trump ya tura jiragen ruwa na yaki masu dauke da makaman nukiliya kusa da Rasha

Shugaba Trump ya ce, ya umarci a matsar da...

Amnesty na tuhumar gwamnatin Najeriya kan bacewar Dadiyata

Ƙungiyar Amnesty International ta yi Allah-wadai da sakacin da...
X whatsapp