fidelitybank

Sojoji sun kashe kwamandan IPOB

Date:

Bayan yunƙurin ƴan bindiga na kafa sansanoni a jihar Imo, sojoji sun gudanar da wani aikin sharan fage a ranar 6 ga Mayun 2024 inda suka tarwatsa wata maɓuyar ƴan bindigar.

A cikin wata sanarwa da rundunar sojin ƙasa ta Najeriya ta fitar a shafinta na X, jami’anta sun gudanar da ayyukan ne a yankunan Udda da Ihittukwa da kuma Orsumoghu a karamar hukumar Orsu ta jihar Imo, bayan samun bayanan sirri.

Sanarwar ta ce ƴan bindigan sun yi amfani da abubuwa masu fashewa a lokacin artabu da sojoji sai dai daga ƙarshe sojojin ne suka yi nasara.

A lokacin farmakin an kashe mutum huɗu daga ɓangaren ƴan ƙungiyar ta IPOB, ciki har da wani kwamandan kungiyar, Tochukwu wanda aka fi sani da Ojoto.

An kuma samu nasarar kwace makamai da dama daga maboyar, waɗanda suka hada da bindigogi da bama-bamai da dai sauran su.

daily post news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp